Mutane sama da hamsin ne ake cewa sun mutu daga cikin
daruruwa da aka kwantar a asibitoci a duk fadin Turabulus, babban
birnin kasar Libya, sakamakon shan gurbatacciyar giyar gargajiya wato
burkutu.
Ma'aikatar lafiya ta Libyar ta yi shelar cewa an shiga wani yanayi na ta-baci, a asibitocin kasar.Tun daga ranar Asabar aka fara samun mace macen, kuma adadin ya ci gaba da karuwa.
No comments:
Post a Comment