An sake kwantar da Tsohon Shugaban Afirka ta Kudu
Nelson Mandela asibiti saboda abinda jami'ai su ka ce sake duba lafiyar
sa , kamar yadda aka tsara
Mai magana da yawun Shugaba Jacob Zuma yace likitoci na duba lafiyar Mandelan game da wa ta laurar da yai fama da itaMr Mandela wanda yake da shekaru casa'in da hudu a duniya, ya shafe kusan makonni uku a watan Disambar bara wance a gadon asibiti, bayan da yai fama da cutar huhu.
Ana dai girmama Mandela sosai a nahiyar Afirka
No comments:
Post a Comment